;
Shekaru 10 da kirkiro aikin sabuwar sakatariyar Kebbi; Har yanzu aikin cikin halin ni’yasu.

Shekaru 10 da kirkiro aikin sabuwar sakatariyar Kebbi; Har yanzu aikin cikin halin ni’yasu.

Daga Aminu Alhussaini Amanawa a Kebbi Nakan kashe kusan dukkanin albashi na wajen tafiya aiki, da samarwa kaina muhalli, da abinci, saboda nisan wajen da nake aiki.Kaga ina karkashin ministry of budget tana nan cikin birnin Kebbi, amma department dina na Bagudu tafiyar kilomita 160 zuwa 200 ...
Gwamnatin tarayya ta bayyana shirin kara mafi karancin albashin ma'aikata daga N30,000 da ake biyan  a halin yanzu.
Gwamnatin tarayya ta bayyana shirin kara mafi karancin albashin ma'aikata daga N30,000 da ake biyan...
Daruruwan yan Nijar sun shiga zanga zangar lumana a birnin Yammai domin bukatar janyewar dakarun Faransa dake yaki da 'yan ta’adda da ake kira Barkhane daga kasar
Daruruwan yan Nijar sun shiga zanga zangar lumana a birnin Yammai domin bukatar janyewar dakarun Far...
Daruruwan yan Nijar sun shiga zanga zangar lumana a birnin Yammai domin bukatar janyewar dakarun Faransa dake yaki da 'yan ta’adda da ake kira Barkhane daga kasar
Daruruwan 'yan Nijar ne suka shiga zanga zangar lumana a birnin Yammai domin bukatar janyewar dakarun Faransa dake yaki da 'yan ta’adda da ake kira Barkhane daga kasar. Masu zanga zangar sun yi ta shelar bayyana bukatar janyewar dakarun d ...
Jami'an hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi da ke sintiri a kan babbar hanyar Okene zuwa Abuja, sun kama wata motar bas dauke da bindigogi guda 18 da harsashi 1,300 a jihar Kogi
Jami'an hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi da ke sintiri a kan babbar hanyar Okene zuwa Ab...
Jami'an hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi da ke sintiri a kan babbar hanyar Okene zuwa Abuja, sun kama wata motar bas dauke da bindigogi guda 18 da harsashi 1,300 a jihar Kogi
Jami'an hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi da ke sintiri a kan babbar hanyar Okene zuwa Abuja, sun kama wata motar bas J-5 dauke da bindigogi guda 18 da harsashi 1,300 a jihar Kogi. Motar ta fito ne daga Onitsha, jihar Anambra ta ...
Ivory Coast ta bukaci shiga tsakanin kungiyar ECOWAS don warware takaddamar da ke tsakaninta da Mali game da matakin kin sakin Sojojinta 46 da ke tsare a hannun gwamnatin Sojin Bamako
Ivory Coast ta bukaci shiga tsakanin kungiyar ECOWAS don warware takaddamar da ke tsakaninta da Mali...
Ivory Coast ta bukaci shiga tsakanin kungiyar ECOWAS don warware takaddamar da ke tsakaninta da Mali game da matakin kin sakin Sojojinta 46 da ke tsare a hannun gwamnatin Sojin Bamako
Wani kwamiti karkashin jagoranci shugaban Ivory Coast Alassane Ouattara da ke tattaunawa kan kokarin sakin Sojojin 46, ya zargi Mali da kokarin yiwa kasar barazana bayan gindaya mata sharadi kafin sakin Sojin. Shugaba Alassane Ouattara ya bayyan ...
Gwamnatin Nijeriya da hukumar raya kasashe ta Faransa sun rattaba hannu kan yarjejeniyar samar da hasken lantarki a yankin arewacin Nijeriya, kan Euro miliyan 25.
Gwamnatin Nijeriya da hukumar raya kasashe ta Faransa sun rattaba hannu kan yarjejeniyar samar da ha...
Shugaban Nijeriya  Muhammadu Buhari, ya bai wa wasu yan kasashen waje 286 takardar shaidar zama yan Nijeriya.
Shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari, ya bai wa wasu yan kasashen waje 286 takardar shaidar zama yan...
Sabon shugaban Kenya William Ruto ya sanar da sabbin tsare-tsarensa na bunkasa tattalin arzikin kasar, yayin da ya yi wa al’ummarsa alkawarin mutunta su baki daya.
Sabon shugaban Kenya William Ruto ya sanar da sabbin tsare-tsarensa na bunkasa tattalin arzikin kasa...