;
Alkalin Alkalan Najeriya Tanko Muhammad ya yi murabus

Alkalin Alkalan Najeriya Tanko Muhammad Ya Yi Murabus

Rahotanni sun bayyana cewar Alkalin Alkalan Tarayyar Najeriya Mai Shari’a Tanko Muhammad ya sauka daga mukaminsa, amma an bayyana rashin lafiya a matsayin dalilin murabus din na bazata.



Labari: Zulaiha Kibiya 

Fadar shugaban Nijeriya ta mayar da martani a kan ikirarin da gwamnan jihar Binuwai Samuel Ortom yayi

Fadar Shugaban Nijeriya Ta Mayar Da Martani A Kan Ikirarin Da Gwamnan Jihar Binuwai Samuel Ortom Yayi

Fadar shugaban Nijeriya ta mayar da martani a kan ikirarin da gwamnan jihar Binuwai Samuel Ortom ya yi cewa Shugaba Muhammadu Buhari ya hana a dauki mataki kan Fulani makiyaya da ake zargi da tayar da hankali a jiharsa.

Kakaki ...